Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc

POSTED ON September 20, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta suka shigar a gabanta a zaben ranar 18 ga watan Maris. A baya dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Kano, Nasir Gawuna, ya garzaya kotu domin kalubalantar nasarar Abba Yusuf na jam’iyyar New Nigeria People Party, NNPP, wanda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben. . Ana sa ran cewa kotun za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APC da dan takararta suka shigar a yau. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba an hana wasu ‘yan jarida shiga da suka kutsa kai cikin harabar domin sanya ido kan yadda lamarin ke gudana. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Usaini Muhammed Gumel, wanda ya zanta da Aminiya, ya ce mutane 50 ne kawai kotu ta ba da izini su shiga. A cewarsa, “Tun a jiya muka kira sakataren kotun don jin shirye-shiryen zaman, inda suka sanar da mu cewa mutum 50 ne kawai za a bari su shiga cikin kotu". “Lambobin sun hada da alkalai, lauyoyin jam’iyyun biyu da mambobinsu, ‘yan jarida da kafafen yada labarai. Don haka ba ‘yan sanda ba ne suka takaita adadin.” Har zuwa yanzu bamu samu cikakken bayanai bisa dalilin hana yan jarida shiga kotun ba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

NNPCL Empowers 531 NYSC Members with Financial Support and Starter Packs
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

The Nigeria National Petroleum Company Limited has provided financial assistance of N531,000 each to...


University of Lagos Addresses NELFund Loan Reimbursement Concerns
BY Abiodun Saheed Omodara May 23, 2025 0

The University of Lagos has refuted online claims regarding the delay in the reimbursement of NELFun...


Nigerian Man Sentenced to 27 Months for $1 Million Insurance Fraud
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

A 37-year-old Nigerian named Henry Ezeonyido has been sentenced to 27 months in prison by a United S...


INEC Launches AI Division to Enhance Electoral Processes, Address Challenges
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Independent National Electoral Commission (INEC) has sanctioned the establishme...


APC Governors Unite to Endorse President Tinubu as 2027 Consensus Candidate
BY Abiodun Saheed Omodara May 23, 2025 0

Governors affiliated with the ruling All Progressives Congress have unanimously backed President Bol...


JUST IN: Tinubu Inaugurates New NNPC Board, Welcomes Fresh Leadership
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu has officially inaugurated the board and management of the Ni...


JUST IN: Dangote refinery slashes petrol prices by N15 nationwide
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

LAGOS, Nigeria — The Dangote Petroleum Refinery recently announced a reduction in the pump pri...


LASG Allocates N1.6Bn to Support Vulnerable Residents in 2025
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Dedicated to alleviating the challenges faced by underprivileged residents of Lagos...


Sanwo-Olu Advocates for Innovation, Accountability in Economic Policies
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Lagos State Governor Babajide Sanwo-Olu has stated that Nigeria must hasten its pro...


FG advocate for BASA agreement between Nigeria, Italy
BY Abiodun Saheed Omodara May 24, 2025 0

The federal government (FG) has emphasised the importance of reviving the Bilateral Air Services Agr...


More Articles

Load more...

Menu