Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello

POSTED ON September 23, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a yanzu sai dai ya taimaka wa shugaba Bola Tinubu wajen samun nasara. Da yake magana game da matakin da zai dauka na gaba bayan zama gwamna, kasancewar yana daya daga cikin manyan ‘yan takarar shugaban kasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Gwamna Yahaya Bello ya yi wannan magana ne a wani taron tattaunawa da manema labarai a wajen taron GYB na shekara-shekara kuma wannan shine karo na uku wadda yake da taken 3rd Annual GYB for Nigerian Political & Crime Correspondents/Editors ranar Asabar a Abuja. Yayin da yake nuna godiya da jinjina ga Ubangiji madaukakin sarki ya ce, “Na gode wa Allah bisa nasarorin da na samu a matsayina na gwamnan Kogi,na san yadda na tarar da jihar kuma ina farin ciki da inda na kai jihar a yanzu. Kuma ina imanin cewa dan takarar jam'iyyar APC, Usman Ododo, zai gina katafaren tushe da muka shimfida wa Kogi." A cewarsa, zaben gwamnan jihar Kogi a watan Nuwamba zai kasance babbar nasara ga jam’iyyar APC domin jam’iyyar ce zata cigaba da ci a jihar Kogi haka kuma ta zo zama daram. Inda ya cigaba da cewa “Haɗin kan mu shi ya sa APC ta yi nasara a Kogi kuma za ta ci gaba da samun nasara. Jam’iyyar mu daya ce. Haka kuma akwai hanyoyin ko muce dabarun cikin gida a APC don magance matsaloli kuma a koyaushe muna amfani da hakan. Anyi kira ga yan gari da su guji fadan kabilanci koh addini domin gujewa yin haka ne zai sa a samu zaman lafiya da cigaba a jihar. Shugaban kungiyar ta NUJ ya bayyana cewa a lokutan zabukan da suka gabata na kawo kalubale da damammaki ga ‘yan jarida wajen sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na masu sa ido kan al’umma. Daga karshe yana ƙarfafawa dukkan yan jarida da su tunkari aikin dabisa sanin ma'anar aiki, kana kuma da sanin cewa ingancin rahoto na iya yin tasiri ga makomar ƙasarmu.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Buhari Dies in London after Brief Illness
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

Nigeria’s immediate past president, Muhammadu Buhari, has died in London. Buhari died on Sund...


SERAP files Lawsuit against NNPCL over Missing $2.5bn, N825bn for Refinery Rehabilitation
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

SERAP files lawsuit against NNPCL over missing $2.5bn and N825bn earmarked for refinery rehabilitati...


Accord Party Calls for Abolishment of State Electoral Commissions to Restore Election Integrity
BY Abiodun Saheed Omodara July 13, 2025 0

The Accord Party has emphasized the necessity for the National Assembly to eliminate the State Indep...


Tinubu Returns to Abuja after Successful Diplomatic Missions in Saint Lucia and Brazil
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu returned to Abuja late Saturday following official trips to S...


Leadership Crisis Hits Benue ADC as Over 500 Members Defect Back to PDP
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

The Benue chapter of the African Democratic Congress (ADC) is currently enmeshed in a leadership cri...


Voter Apathy: Young Residents Express Doubts About Electoral Process
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

LAGOS, Nigeria- Despite appeals for civic engagement from election officials and stakeholders during...


Nigerian Man Sentenced to 11 Years for $1.3 Million COVID-19 Fraud
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

A Nigerian man residing in the San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, received a sentence of 135 mo...


FG Commits to Clearing Legacy Debts for Gas Producers
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

The Federal Government has announced its intention to clear all due payments to gas producers, inclu...


Solid Minerals Minister Addresses Blackmail Against Mining Marshals, Vows Sector Reforms
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

The Minister of Solid Minerals Development, Dr. Dele Alake, has stated that the Mining Marshals (MM)...


Governor Yusuf Urges Community Support for Educational Initiatives
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

The Chief of the Naval Staff (CNS), Vice Adm. Emmanuel Ogalla, has reiterated the Nigerian Navy&rsqu...


More Articles

Load more...

Menu