Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya

POSTED ON September 11, 2023 •   Duniya      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan ziyarar ita ce ta biyu da Trent ke kai wa Najeriya, a matsayin wani bangare na aikinta,da kuma yankin ta na taimakon kawayenta da abokan hadin gwiwa wajen dakile ayyukan ta'addanci kamar fashi da makami da safarar miyagun kwayoyi. A cewar wata sanarwa da babbar hukumar Biritaniya ta fitar, ziyarar za ta taimaka wajen ba da horo da kuma tallafawa harkokin tsaron teku a yankin. Hukumar ta ce jirgin ya tashi daga Gibraltar dauke da kwararrun tawagar jiragen ruwa na Birtaniya Royal Marines da kuma wani jirgin sa ido maras matuki na Puma. Yayin da ya kara da cewa, “Aikin HMS Trent shi ne tallafi zuwa ga kasashen yammacin Afirka da kuma goyon baya zuwa ga kasashe wajen bunkasa karfin yaki da laifuka a teku,ya kuma bada tabbaccin cewa za su iya. Bugu da kari kuma suna taka rawar gani wajen samar da kwanciyar hankali a yammacin Afirka."Tare da kusan fam biliyan 6 na kasuwancin Burtaniya da ke ratsa yankin. Wani bangare na aikin Trent shi ne taimako wajen samar da kwanciyar hankali a gabar tekun Guinea ta hanyar horarwa don goyon bayan sojojin ruwa da hadin gwiwa bisa yaki da masu aikata laifuka, inganta alaka da musayar ilimi, yayin da suke gudanar da sintiri don karuwan tsaro." Kwamandan rundunar HMS Trent, Kwamanda Tim Langford, ya ce, “Rundunar Sojin Ruwa na da dadadden tarihi a cikin yankin da kuma hadin gwiwa mai dorewa da Sojojin Najeriya. Mataimakin babban kwamishinan Burtaniya a Legas, Jonny Baxter, ya ce tura sojojin ya nuna yadda da gaske duniya ta Biritaniya ke tashi a fagen duniya don tunkarar kalubalen tsaro na kasa da kasa. A cikin abunda ya Lura dasu shine  “Nijeriya muhimmiyar abokiyar tsaro ce mai daraja ga Burtaniya a yammacin Afirka. Kuma Kasashen namu biyu suna fuskantar barazana iri-iri shiyasa muke sha'awar yin aiki tare da Najeriya don murkushe wadannan da kuma taimakawa wajen inganta tsaron teku a mashigin tekun Guinea."
0
READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
Da Dumi-Dumi: Farashin Danyen Mai Yayi Tashin Goron Zabi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 18, 2023 0

Bisa wani nazari da aka yi kan farashin mai a duniya a ranar Talata, 19 ga watan Satumba ta hanyar F...

READ ALSO
Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya
BY Hauwa Aliyu Balasa September 11, 2023 0

A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan zi...

READ ALSO
Akalla Mutane 630 Ne Suka Mutu Sakamakon Girgizar Kasa Da Ta Afku A Kasar Maroko
BY Hauwa Aliyu Balasa September 8, 2023 0

Lamarin ya afku ne da yammacin jiya Juma'a tare da girgizar kasa mai nisan kilomita 75 yamma da Marr...

READ ALSO
Trump Ya Ki Amsa Laifinsa A Shari'ar Neman Zaben Georgia
BY Hauwa Aliyu Balasa August 31, 2023 0

A ranar Alhamis ne tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da s...

READ ALSO
Martani Bisa Juyin Mulkin Gabon
BY Hauwa Aliyu Balasa August 30, 2023 0

A ranar Larabar da ta gabata ne shugaban kasar Bola Tinubu ya mayar da martani kan sabon juyin mulki...

READ ALSO
Za Mu Gudanar Da Aikin Sakin Ruwa Daga Dam Na Lagdo - Gwamnatin Tarayya
BY Hauwa Aliyu Balasa August 29, 2023 0

A jiya ne dai gwamnatin tarayya ta yi alkawarin gudanar da aikin fitar da ruwa daga dam din Lagdo na...

READ ALSO
Ba Mu Sanar Da Yaki Akan 'Yan Najeriya Ba: Shugaban Ecowas
BY Hauwa Aliyu Balasa August 25, 2023 0

Shugaban kungiyar kasashen yammacin Afrika ya bayyana cewa, bai kure ba da gwamnatin mulkin soji ta...

OUR CHANNELS:

Police kill six suspected kidnappers in Delta
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

The Delta Police Command reports that six kidnapping suspects have been eliminated in the state.&nbs...


US-Nigeria Trade Relations Face Significant Decline Amid New Tariffs
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

The trade ties between the United States and Nigeria have encountered a notable decline, with offici...


President Tinubu Leads Tributes for Buhari and Oba Adetona
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

President Bola Tinubu has guided countless Nigerians in grieving the loss of his predecessor, Muhamm...


Buhari Dies in London after Brief Illness
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

Nigeria’s immediate past president, Muhammadu Buhari, has died in London. Buhari died on Sund...


SERAP files Lawsuit against NNPCL over Missing $2.5bn, N825bn for Refinery Rehabilitation
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

SERAP files lawsuit against NNPCL over missing $2.5bn and N825bn earmarked for refinery rehabilitati...


Accord Party Calls for Abolishment of State Electoral Commissions to Restore Election Integrity
BY Abiodun Saheed Omodara July 13, 2025 0

The Accord Party has emphasized the necessity for the National Assembly to eliminate the State Indep...


Tinubu Returns to Abuja after Successful Diplomatic Missions in Saint Lucia and Brazil
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu returned to Abuja late Saturday following official trips to S...


Leadership Crisis Hits Benue ADC as Over 500 Members Defect Back to PDP
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

The Benue chapter of the African Democratic Congress (ADC) is currently enmeshed in a leadership cri...


Voter Apathy: Young Residents Express Doubts About Electoral Process
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

LAGOS, Nigeria- Despite appeals for civic engagement from election officials and stakeholders during...


Nigerian Man Sentenced to 11 Years for $1.3 Million COVID-19 Fraud
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

A Nigerian man residing in the San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, received a sentence of 135 mo...


More Articles

Load more...

Menu