Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Ana Shirin Yiwa Ma’aikata Da Daliban Jami’ar Buk Rabon Kayan Tallafi.

POSTED ON February 15, 2024 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa ma'aikata da ɗalibanta wajen rabon Kayan Tallafi domin rage musu zafi da radadin da ake Fama dashi a kasar gameda cire tallafin man fetur, Hukumar Jami’ar BUK zata kuma Samar da motoci na jigilar dalibai,hakan zai sa su Kara samun saukin Rayuwa da kuma tafiyar da karatun su bisa tsari.

Shugaban jami'ar, Farfesa Sagir Abbas,ya bayyana hakan ne a taron jami'ar karo na 56 da aka gudanar ranar 22 ga watan Yulin 2023, kana kuma Kakakin Jami’ar BUK ,Garba ya bayyana cewa jami'ar ta cire wa ma’aikata 500 da suke zama a rukunin gidajen jami’ar biyan kuɗin wutar lantarki da ruwa. Yayinda ya kara da bayanin dalilin da yasa ba a cire musu biyan kudin gaya ba inda ya ce Kai tsaye ake biya zuwa asusun ma’aikatar ilimi.

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa ma'aikata da ɗalibanta wajen rabon Kayan Tallafi domin rage musu zafi da radadin da ake Fama dashi a kasar gameda cire tallafin man fetur, Hukumar Jami’ar BUK zata kuma Samar da motoci na jigilar dalibai,hakan zai sa su Kara samun saukin Rayuwa da kuma tafiyar da karatun su bisa tsari.Shugaban jami'ar, Farfesa Sagir Abbas,ya bayyana hakan ne a taron jami'ar karo na 56 da aka gudanar ranar 22 ga watan Yulin 2023, kana kuma Kakakin Jami’ar BUK ,Garba ya bayyana cewa jami'ar ta cire wa ma’aikata 500 da suke zama a rukunin gidajen jami’ar biyan kuɗin wutar lantarki da ruwa. Yayinda ya kara da bayanin dalilin da yasa ba a cire musu biyan kudin gaya ba inda ya ce Kai tsaye ake biya zuwa asusun ma’aikatar ilimi

https://rocketparrot.com/dole-gwamnatin-tarayya-ta-bar-dogaro-akan-bashi-tinubu/

Ya kuma kara da cewa ƙaramin bankin jami'ar na kokarin samar da bashi mara ruwa ga ma'aikata domin wannan zai basu damar biyan kuɗin makarantar yayansu.

Facade of the Bayero University Kano (BUK) main administrative building, a modern edifice with a central block flanked by two wings under a clear blue sky. The building features a light-colored exterior with dark windows, three prominent golden domes, and the university's emblem at the top. In front, a lush green lawn with red flowering bushes adds color to the scene, while a solitary car is parked on the left. This image encapsulates BUK's commitment to supporting its staff and students amidst Nigeria's economic challenges by offering subsidies and resources to ease their living and educational expenses.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Buhari Dies in London after Brief Illness
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

Nigeria’s immediate past president, Muhammadu Buhari, has died in London. Buhari died on Sund...


SERAP files Lawsuit against NNPCL over Missing $2.5bn, N825bn for Refinery Rehabilitation
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

SERAP files lawsuit against NNPCL over missing $2.5bn and N825bn earmarked for refinery rehabilitati...


Accord Party Calls for Abolishment of State Electoral Commissions to Restore Election Integrity
BY Abiodun Saheed Omodara July 13, 2025 0

The Accord Party has emphasized the necessity for the National Assembly to eliminate the State Indep...


Tinubu Returns to Abuja after Successful Diplomatic Missions in Saint Lucia and Brazil
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu returned to Abuja late Saturday following official trips to S...


Leadership Crisis Hits Benue ADC as Over 500 Members Defect Back to PDP
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

The Benue chapter of the African Democratic Congress (ADC) is currently enmeshed in a leadership cri...


Voter Apathy: Young Residents Express Doubts About Electoral Process
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

LAGOS, Nigeria- Despite appeals for civic engagement from election officials and stakeholders during...


Nigerian Man Sentenced to 11 Years for $1.3 Million COVID-19 Fraud
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

A Nigerian man residing in the San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, received a sentence of 135 mo...


FG Commits to Clearing Legacy Debts for Gas Producers
BY Abiodun Saheed Omodara July 16, 2025 0

The Federal Government has announced its intention to clear all due payments to gas producers, inclu...


Solid Minerals Minister Addresses Blackmail Against Mining Marshals, Vows Sector Reforms
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

The Minister of Solid Minerals Development, Dr. Dele Alake, has stated that the Mining Marshals (MM)...


Governor Yusuf Urges Community Support for Educational Initiatives
BY Abiodun Saheed Omodara July 14, 2025 0

The Chief of the Naval Staff (CNS), Vice Adm. Emmanuel Ogalla, has reiterated the Nigerian Navy&rsqu...


More Articles

Load more...

Menu